Sunday, March 21, 2021

Alh Dikko dan Amana ya nuna amanar shi ga Katsinawa

 KIWON LAFIYA:
 Gwagwaren Katsina ya dauki nauyin marasa lafiya a yankunan Dutsinma, da Charanchi.
 Gidauniyar Gwagwaren katsina, Alh. Dr. Dikko Umar Radda, hadin  gwiwa da Danmalikin Katsina Alh. Usman Abba Jaye. Sun dauki nauyi kula da marasa lafiya 1000 a Kananan hukumomin Charanci da Dutsinma.







Shirin ya samu karbuwa daga gwamnatochi
da kuma shuwagabannin kananan hukumomin.
       Wannan dai na daga  cikin kokarin mai girma Gwagwaren Katsina, Alh. Dr. Dikko Radda wajen ganin ya inganta  rayuwar alummar yankin.

Shirin ya hada  da Bada magunguna da kuma theatre.
An ware likitoci mata don  lura da matsalolin mata, da kuma likitocin yara.

Shirin na gudana a halin yanzu a gundumar Dutsinma, kuma ana duba  marasa lafiya 300 ko wace rana.

Muhammad Isah Rawayau

1 comment: