Gwagwaren Katsina ya dauki nauyin marasa lafiya a yankunan Dutsinma, da Charanchi.
Gidauniyar Gwagwaren katsina, Alh. Dr. Dikko Umar Radda, hadin gwiwa da Danmalikin Katsina Alh. Usman Abba Jaye. Sun dauki nauyi kula da marasa lafiya 1000 a Kananan hukumomin Charanci da Dutsinma.



Shirin ya samu karbuwa daga gwamnatochi
da kuma shuwagabannin kananan hukumomin.
Wannan dai na daga cikin kokarin mai girma Gwagwaren Katsina, Alh. Dr. Dikko Radda wajen ganin ya inganta rayuwar alummar yankin.
Shirin ya hada da Bada magunguna da kuma theatre.
An ware likitoci mata don lura da matsalolin mata, da kuma likitocin yara.
Shirin na gudana a halin yanzu a gundumar Dutsinma, kuma ana duba marasa lafiya 300 ko wace rana.
Muhammad Isah Rawayau
Alhamdulillah Allah ya saka mashi da alkhairi
ReplyDelete